Malamai sunyi ca akan Jarumi Adam A Zango

 Tun bayan bullar wani bidiyo da jarumin yayi a karkashin daukar nauyin jaruma Rahama Sadau, malamai sunyi ta tofa albarkacin bakinsu inda sukayi kira ga jarumin akan shigar da yayi na alkyabba

Kamar yadda kuke gani a wannan bidiyon



Malamai da dama sunyi ta bayanai kowa da fahimtar sa sai dai mafi akasarin su sun bayyana cewa jarumin bai kyauta ba wani ma cewa yayi jarumin yayi ridda, saboda Ba'a wasa da addini


Inda wasu kuma sukayi tsokaci akan maganganun malaman inda suke nuna cewa lallai hassada kawai ake yiwa jarumin saboda bashi kadai bane ya fara futowa a film da alkyabba ko a wakaba

Sai dai ta bangaren jarumin baice komai ba, kawai yaci gaba ne da harkokin shi kamar yadda ya saba 


Allah yasa mu dace ameen

Comments

Popular posts from this blog

Ali nuhu ya boyewa duniya asalin sa, kannywood news ta bankado wasu abubuwa game da jarumin