An jinjijawa Adam A Zango Saboda Tarbiyarsa

 


Yadda Jarumi Adam A Zango ya durkusa a gaban matar Tsohon gobnan Gombe Hajiya Aminatu Goje ya jawo cece-kuce, jama'a sai jinjina masa sukeyi musamman jama'ar garin Gombe inda ya nuna tarbiya da kuma dattako da sanin darajar mata kamar yadda zaku gani acikin wannan bidiyon

Hakan ya kara jawo masa farin jini da kuma kima akasarin sauran yan uwansa su g fresh inda sukayi ta hauka a wajen wanda hakan ya hasala jama'ar gombe.

Comments

Popular posts from this blog

Ali nuhu ya boyewa duniya asalin sa, kannywood news ta bankado wasu abubuwa game da jarumin